Zaynab an-Nafzawiyyah

Zaynab an-Nafzawiyyah
Rayuwa
Haihuwa Aghmat (en) Fassara, 1039
Harshen uwa Abzinanci
Mutuwa 1117
Ƴan uwa
Abokiyar zama Abu Bakr ibn Umar (en) Fassara
Yara
Karatu
Harsuna Abzinanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Zaynab an-Nafwiyzāyah (Larabci , a harshen Tamazight: Zinb Tanefzawt) (d. 1072), [1] mace ce mai karfin iko daga Berber a farkon kwanakin Masarautar Berber wadda ta samu iko a yankunan kasashen Maroko, yammacin Aljeriya, Mauritania da Al-Andalus na yau. [2]

Ta auri Yusuf ibn Tashfin (r. 1061-1107) kuma an sanar cewa shi ne sarkin garin. Ta kasance ɗaya daga cikin matan Sarakuna Berber da aka ba ta taken malika (Sarauniya), wanda ba matsayi bane da aka fiye ba wa matan sarakunan Musulmi ba, kuma ana kiranta al-qa'ima bi mulkihi (ma’ana: wanda ke kula da mulkin mijinta'), yana nufin sa hannu a cikin al'amuran jihar a lokacin mulkin mijinta. [3] Kodayake ba a taɓa ba da khutba a cikin sunanta ba, an san ta da raba ikon mijinta.[1][3]

  1. (Henry Louis ed.). Missing or empty |title= (help)
  2. Lebbady, Hasna; Hilali, Hiam El (2020). "al-Nafzaouiya, Zaynab". Oxford Research Encyclopedia of African History (in Turanci). doi:10.1093/acrefore/9780190277734.013.467. ISBN 9780190277734. Retrieved 2021-05-19.
  3. 3.0 3.1 Mernissi, Fatima; Mary Jo Lakeland (2003).

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search